Hausa
Sorah Az-Zalzalah ( The Earthquake )

Verses Number 8

إِذَا زُلْزِلَتِ الأَرْضُ زِلْزَالَهَاSorah Az-Zalzalah ( The Earthquake ) Verse Number 1
Idan aka girgiza ƙasa, girgizawarta.
وَأَخْرَجَتِ الأَرْضُ أَثْقَالَهَاSorah Az-Zalzalah ( The Earthquake ) Verse Number 2
Kuma ƙasa ta fitar da kayanta, masu nauyi.
وَقَالَ الإِنسَانُ مَا لَهَاSorah Az-Zalzalah ( The Earthquake ) Verse Number 3
Kuma mutum ya ce "Mẽ neya same ta?"
يَوْمَئِذٍ تُحَدِّثُ أَخْبَارَهَاSorah Az-Zalzalah ( The Earthquake ) Verse Number 4
A rãnar nan, zã ta faɗi lãbãrinta.
بِأَنَّ رَبَّكَ أَوْحَى لَهَاSorah Az-Zalzalah ( The Earthquake ) Verse Number 5
cewa Ubangijinka Ya yi umurni zuwa gare ta.
يَوْمَئِذٍ يَصْدُرُ النَّاسُ أَشْتَاتًا لِّيُرَوْا أَعْمَالَهُمْSorah Az-Zalzalah ( The Earthquake ) Verse Number 6
A rãnar nan mutane za su fito dabam-dabam domin a nuna musu ayyukansu.
فَمَن يَعْمَلْ مِثْقَالَ ذَرَّةٍ خَيْرًا يَرَهُSorah Az-Zalzalah ( The Earthquake ) Verse Number 7
To, wanda ya aikata (wani aiki) gwargwadon nauyin zarra, na alheri, zai gan shi.
وَمَن يَعْمَلْ مِثْقَالَ ذَرَّةٍ شَرًّا يَرَهُSorah Az-Zalzalah ( The Earthquake ) Verse Number 8
Kuma wanda ya aikata gwargwadon nauyin zarra na sharri, zai gan shi.