Hausa
Sorah Al-Qadr ( The Night of Decree )

Verses Number 5

إِنَّا أَنزَلْنَاهُ فِي لَيْلَةِ الْقَدْرِSorah Al-Qadr ( The Night of Decree ) Verse Number 1
Lalle ne Mũ, Mun saukar da shi (Alƙur'ãni) a cikin Lailatul ƙadari (daren daraja)
وَمَا أَدْرَاكَ مَا لَيْلَةُ الْقَدْرِSorah Al-Qadr ( The Night of Decree ) Verse Number 2
To, me ya sanar da kai abin da ake cewa Lailatul ¡adari?
لَيْلَةُ الْقَدْرِ خَيْرٌ مِّنْ أَلْفِ شَهْرٍSorah Al-Qadr ( The Night of Decree ) Verse Number 3
Lailatul ¡adari mafi alheri ne daga wasu watanni dubu.
تَنَزَّلُ الْمَلائِكَةُ وَالرُّوحُ فِيهَا بِإِذْنِ رَبِّهِم مِّن كُلِّ أَمْرٍSorah Al-Qadr ( The Night of Decree ) Verse Number 4
Mala'iku da Rũhi suna sauka a cikinsa da iznin Ubangijinsu sabõda kowane umurni.
سَلامٌ هِيَ حَتَّى مَطْلَعِ الْفَجْرِSorah Al-Qadr ( The Night of Decree ) Verse Number 5
Sallama ne shi daren, har fitar alfijiri.