Hausa
Sorah At-Tin ( The Fig )

Verses Number 8

وَالتِّينِ وَالزَّيْتُونِSorah At-Tin ( The Fig ) Verse Number 1
Inã rantsuwa da Attinu da Azzaitũn.
وَطُورِ سِينِينَSorah At-Tin ( The Fig ) Verse Number 2
Da Dũr Sĩnĩna.
وَهَذَا الْبَلَدِ الأَمِينِSorah At-Tin ( The Fig ) Verse Number 3
Da wannan gari amintacce.
لَقَدْ خَلَقْنَا الإِنسَانَ فِي أَحْسَنِ تَقْوِيمٍSorah At-Tin ( The Fig ) Verse Number 4
Lalle ne, Mun halitta mutum a cikin mafi kyawon tsayuwa.
ثُمَّ رَدَدْنَاهُ أَسْفَلَ سَافِلِينَSorah At-Tin ( The Fig ) Verse Number 5
Sa'an nan, Muka mayar da shi mafi ƙasƙantar masu rauni
إِلاَّ الَّذِينَ آمَنُوا وَعَمِلُوا الصَّالِحَاتِ فَلَهُمْ أَجْرٌ غَيْرُ مَمْنُونٍSorah At-Tin ( The Fig ) Verse Number 6
Face waɗanda suka yi imani, kuma suka aikata ayyukan ƙwarai, saboda haka suna da sakamako wanda bã ya yankewa.
فَمَا يُكَذِّبُكَ بَعْدُ بِالدِّينِSorah At-Tin ( The Fig ) Verse Number 7
To, bãyan haka mẽ ya sanya ka ka ƙaryata sakamako (wanda za a yi a bãyan Tãshin ¡iyãma)?
أَلَيْسَ اللَّهُ بِأَحْكَمِ الْحَاكِمِينَSorah At-Tin ( The Fig ) Verse Number 8
Ashe Allah bã Shi ne Mafi mãsu hukunci kyãwon hukunci ba?