Hausa
Sorah As-Sharh ( The Opening Forth)

Verses Number 8

أَلَمْ نَشْرَحْ لَكَ صَدْرَكَSorah As-Sharh ( The Opening Forth) Verse Number 1
Ba Mu bũɗa maka zũciyarka ba (dõmin ɗaukar haƙuri da fahimta)?
وَوَضَعْنَا عَنكَ وِزْرَكَSorah As-Sharh ( The Opening Forth) Verse Number 2
Kuma Muka saryar maka da nauyinka, Ashe.
الَّذِي أَنقَضَ ظَهْرَكَSorah As-Sharh ( The Opening Forth) Verse Number 3
Wanda ya nauyayi bãyanka?
وَرَفَعْنَا لَكَ ذِكْرَكَSorah As-Sharh ( The Opening Forth) Verse Number 4
Kuma Muka ɗaukaka maka ambatonka?
فَإِنَّ مَعَ الْعُسْرِ يُسْرًاSorah As-Sharh ( The Opening Forth) Verse Number 5
To, lalle ne tãre da tsananin nan akwai wani sauƙi.
إِنَّ مَعَ الْعُسْرِ يُسْرًاSorah As-Sharh ( The Opening Forth) Verse Number 6
Lalle ne tãre da tsananin nan akwai wani sauƙi.
فَإِذَا فَرَغْتَ فَانصَبْSorah As-Sharh ( The Opening Forth) Verse Number 7
Sabõda haka idan ka ƙãre (ibãda) sai ka kafu (kana rõƙon Allah).
وَإِلَى رَبِّكَ فَارْغَبْSorah As-Sharh ( The Opening Forth) Verse Number 8
Kuma zuwa ga Ubangijinka ka yi kwaɗayi.