Hausa
Sorah Al-Masad ( The Palm Fibre )

Verses Number 5

تَبَّتْ يَدَا أَبِي لَهَبٍ وَتَبَّSorah Al-Masad ( The Palm Fibre ) Verse Number 1
Hannãye biyu na Abũlahabi sun halaka, kuma ya halaka.
مَا أَغْنَى عَنْهُ مَالُهُ وَمَا كَسَبَSorah Al-Masad ( The Palm Fibre ) Verse Number 2
Dũkiyarsa ba ta tsare masa kõme ba, da abin da ya tãra.
سَيَصْلَى نَارًا ذَاتَ لَهَبٍSorah Al-Masad ( The Palm Fibre ) Verse Number 3
Zã ya shiga wuta mai hũruwa.
وَامْرَأَتُهُ حَمَّالَةَ الْحَطَبِSorah Al-Masad ( The Palm Fibre ) Verse Number 4
Tãre da matarsa mai ɗaukar itacen (wuta).
فِي جِيدِهَا حَبْلٌ مِّن مَّسَدٍSorah Al-Masad ( The Palm Fibre ) Verse Number 5
A cikin kyakkyãwan wuyanta akwai igiya ta kaba (Rãnar ¡iyãma).