Hausa
Sorah Al-Fil ( The Elephant )

Verses Number 5

أَلَمْ تَرَ كَيْفَ فَعَلَ رَبُّكَ بِأَصْحَابِ الْفِيلِSorah Al-Fil ( The Elephant ) Verse Number 1
Ashe, ba ka ga yadda Ubangijinka Ya aikata ga mutanen giwa ba?
أَلَمْ يَجْعَلْ كَيْدَهُمْ فِي تَضْلِيلٍSorah Al-Fil ( The Elephant ) Verse Number 2
Ashe, bai sanya kaidinsu a cikin ɓata ba?
وَأَرْسَلَ عَلَيْهِمْ طَيْرًا أَبَابِيلَSorah Al-Fil ( The Elephant ) Verse Number 3
Kuma Ya sako, a kansu, wasu tsuntsãye, jama'a-jama'a.
تَرْمِيهِم بِحِجَارَةٍ مِّن سِجِّيلٍSorah Al-Fil ( The Elephant ) Verse Number 4
Suna jifar su da wasu duwatsu na yumɓun wuta.
فَجَعَلَهُمْ كَعَصْفٍ مَّأْكُولٍSorah Al-Fil ( The Elephant ) Verse Number 5
Sa'an nan Ya sanya su kamar karmami wanda aka cinye?