Hausa
Sorah Al-'adiyat ( Those That Run )

Verses Number 11

وَالْعَادِيَاتِ ضَبْحًاSorah Al-'adiyat ( Those That Run ) Verse Number 1
Ina rantsuwa da dawãki mãsu gudu suna fitar da kũkan ciki.
فَالْمُورِيَاتِ قَدْحًاSorah Al-'adiyat ( Those That Run ) Verse Number 2
Mãsu ƙyasta wuta (da kõfatansu a kan duwatsu) ƙyastawa.
فَالْمُغِيرَاتِ صُبْحًاSorah Al-'adiyat ( Those That Run ) Verse Number 3
Sa'an nan mãsu yin hari a lokacin asuba.
فَأَثَرْنَ بِهِ نَقْعًاSorah Al-'adiyat ( Those That Run ) Verse Number 4
Sai su motsar da ƙũra game da shi.
فَوَسَطْنَ بِهِ جَمْعًاSorah Al-'adiyat ( Those That Run ) Verse Number 5
Sai su shiga, game da ita (ƙũrar), a tsakãnin jama'ar maƙiya.
إِنَّ الإِنسَانَ لِرَبِّهِ لَكَنُودٌSorah Al-'adiyat ( Those That Run ) Verse Number 6
Lalle ne mutum mai tsananin butulci ne ga Ubangijinsa.
وَإِنَّهُ عَلَى ذَلِكَ لَشَهِيدٌSorah Al-'adiyat ( Those That Run ) Verse Number 7
Lalle ne shi mai shaida ne a kan laifinsa dl haka.
وَإِنَّهُ لِحُبِّ الْخَيْرِ لَشَدِيدٌSorah Al-'adiyat ( Those That Run ) Verse Number 8
Kuma 1alle ne ga dũkiya shi mai tsananin so ne.
أَفَلا يَعْلَمُ إِذَا بُعْثِرَ مَا فِي الْقُبُورِSorah Al-'adiyat ( Those That Run ) Verse Number 9
Shin, bã ya da sanin lõkacin da aka tõne abin da yake cikin kaburbura.
وَحُصِّلَ مَا فِي الصُّدُورِSorah Al-'adiyat ( Those That Run ) Verse Number 10
Aka bayyana abin da ke cikin zukata.
إِنَّ رَبَّهُم بِهِمْ يَوْمَئِذٍ لَّخَبِيرٌSorah Al-'adiyat ( Those That Run ) Verse Number 11
Lalle ne Ubangijinsu, game da su a ranar nan Mai ƙididdigewa ne?